iqna

IQNA

malaman addini
Malaman Duniyar Musulunci/ 35
Sheikh Elias Want Jingchai shi ne mutum na farko da ya fara fassara kur'ani baki daya zuwa harshen Sinanci a karon farko, bisa la'akari da irin bukatar da al'ummar musulmin kasar Sin ke da shi a fannin ilmin kur'ani.
Lambar Labari: 3490206    Ranar Watsawa : 2023/11/25

Khartum (IQNA) Duk da matsaloli da dama, yakin basasar Sudan ya haifar da sake samun ci gaba a "Takaya", cibiyoyin koyar da kur'ani da ilimin addini na gargajiya, da kuma daya daga cikin muhimman abubuwan da ke nuna hadin kan al'umma a Sudan.
Lambar Labari: 3489911    Ranar Watsawa : 2023/10/02

Sakon jagoran juyin juya halin Musulunci bayan jajircewa a fagen kur'ani mai tsarki a kasar Sweden:
Tehran (IQNA) A cikin sakonsa, Ayatullah Khamenei ya kira bajintar kur'ani mai tsarki a kasar Sweden lamari ne mai daci, makirci kuma mai hatsarin gaske, ya kuma jaddada cewa: Hukunci mafi tsanani ga wanda ya aikata wannan aika-aika daidai yake da dukkanin malaman Musulunci, ya kamata gwamnatin kasar Sweden ta mika wanda ya aikata wannan aika-aika ga hukumomin shari'a na kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3489517    Ranar Watsawa : 2023/07/22

Tehran (IQNA) Fursunoni 150 da suka haddace kur’ani baki daya a wata gasa ta musamman ta addini da al’adu ta ‘yan gidan yari na Aljeriya a yayin wani biki da aka gudanar a wannan kasa.
Lambar Labari: 3489023    Ranar Watsawa : 2023/04/23

Tehran (IQNA) Daga cikin muhimman ayyukan da marigayi Imam Khomeni ya gudanar a lokacin rayuwarsa har da kokarinsa na ganin an samu hadin kai tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3485616    Ranar Watsawa : 2021/02/03

Tehran (IQNA) a Jamus an yaba da irin gagarumar gudunmawar da malaman musumi suke bayarwa wajen dakile yaduwar corona a duniya.
Lambar Labari: 3484665    Ranar Watsawa : 2020/03/28

Tehran (IQNA) kwamitin manyan malaman addini a cibiyar Azhar ta kasar ya fitar da fatawar da ta hana sallolin Jama’i da Juma’a.
Lambar Labari: 3484659    Ranar Watsawa : 2020/03/26

Bangaren kasa da kasa, fiye da malaman addini 80 ne na kasar Birtaniya suka bukaci masarautar Bahrain da ta dakatar da batn hukunta Ayatollah Sheikh Isa Kasim.
Lambar Labari: 3481448    Ranar Watsawa : 2017/04/29

Bangaren kasa da kasa, sarkin Morocco Muhammad na shida a ziyarar da ya kai kasar Guinea ya bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga limamai malaman addini .
Lambar Labari: 3481260    Ranar Watsawa : 2017/02/25

Bangaren kasa da kasa, an raba kwafin kur’ani mai tsarki guda dubu 40 a wani taro a garin Luga na kasar Senegal.
Lambar Labari: 3481070    Ranar Watsawa : 2016/12/26